Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban Amurka, Joe Biden ya nuna goyon bayansa ga ƙasa Isra'ila kam harin da ya halaka mutum 500 a wani asibiti a zirin Gaza. Ya ce ba Isra'ila ta kai shi ba.
Ganin daruruwan mutane da aka kashe, Shugaban Majalisar dinkin duniya ya soki Israila. Benjamin Netanyahu ya ce dakarun Hamas ne su ka dasa bam a asibitin Gaza.
Musulmai da ke karkashin kungiyar OIC za su yi zama a kan hare-haren da ake kai wa mutanen Falasdinu kamar yadda Fafaroma ya yi suka saboda kisan gilla a Gaza.
Kasar Iran ta yi gargadi mai tsauri kan shirin kasar Isra'ila ma mamayar Zirin Gaza yayin da ake ci gaba da yaki tsakanin Isra'ila da kungiyar Hamas ta Falasdinu.
Sojojin ƙasar Isra'ila sun bayyana cewa sun halaka ɗaya daga cikin kwamandojin ƙungiyar Hamas ta ƙasar a Falasɗinu a wani hari ta sama da suka kai a zirin gaza.
Sojojin ƙasar Isra'ila sun fara kutsawa cikin zirin Gaza a cigaba da yaƙin da suke yi ƙungiyar Hamas mai kare hakkin Falasɗinawa. Dubunnan mutane sun tsere.
Har yanzu akwai kasashe da dama da ke amfani da tsarin mulkin sarakuna na gargajiya wadanda mafi yawansu kasashen Larabawa ne da ke watse a yankunan duniya.
Kasar Isra'ila ta yi barazanar datse wutar lantarki da ruwa da kuma Fetur zuwa Gaza idan ba su sake musu 'yan uwa ba da ke hannunsu yayin da ake ci gaba da rikici.
Shugaban cocin RCCG a Najeriya, Fasto Enoch Adeboye ya bayyana cewa su na tare da kasar Isra'ila yayin da ake ci gaba da gwabza mummunan fada a yankin.
Labaran duniya
Samu kari