Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Majalisar ƙasa ta Austria ta amince da sabuwar doka da ta haramta sanya hijabi ga ’yan mata Musulmai ƙasa da shekara 14 a makarantu wanda ake sukar matakin.
Kasar Saudiyya ta yi magana game da halin da Falasdinawa ke ciki na yaki tsakaninsu da Isra'ila. Saudiyya ta ce ya kamata jami'an diflomasiyya su tinkari isra'i
Isra'ila ta harba roka kan gidan jagoran Hamas inda ta ruguje gidan jagoran kaca-kaca. An bayyana cewa, harin ya hallaka mutane da ba a tantance adadinsu ba.
A wani hari da Isra'ila ta kai yankin Gaza, yayi sanadiyyar mutuwar wata mata da 'ya'yanta. An ceto jaririn matar cikin wani katafaren gini da ya ruguje akansu.
Dubban mutane sun hallara a bakin ofishin jakadancin Isra'ila don nuna kin jinin muzgunawa Falasdinawa da ake yi a Gaza. Sun fito su sama da 150,000 a kan titun
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi magana da Shugaban Turkiyya game da muzgunuwa Falasdinawa. Recap Erdogan ya na cikin masu tir da abin da ke faruwa da Falastinawa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tashi daga Abuja zuwa Paris, Faransa, ziyarar aiki na kwanaki hudu hudu domin halartar taron Kasashen Afirka a ranar Lahadi.
MuƙaddaShin sufetan yan sanda na ƙasa, Usman Alƙali Baba, ya umarci kwamishinonin yan sanda na jihohin ƙasar nan da FCT Abuja, su tsaurara tsaro a jihohinsu.
Ministan Yaɗa labarai da al'adu, Alhaji Lai Muhammed, ya bayyana cewa gwamnati tasan maɓiyar masu satar mutane a ƙasar nan, kawai tan gudun cutar da mutane ne.
Gwamnan Kwara, Abdulrahman Abduƙrazaƙ, ya bayyana cewa mafi yawancin gwamnonin jam'iyyar APC, arziƙin Shugaban ƙasa Buhari suka ci aka zaɓe su a jihohinsu.
Labaran duniya
Samu kari