Sani Hamza
5104 articles published since 01 Nuw 2023
5104 articles published since 01 Nuw 2023
Tinubu ya karrama Kanar Abubakar Dangiwa da lambar CFR a Kaduna, saboda rawar da ya taka wajen kare dimokuraɗiyya tun bayan soke zaɓen 12 ga Yuni, 1993.
Harin da 'yan bindiga suka kai kananan hukumomin Bokkos da Mangu ya yi sanadin mutuwar mutum 15 a Filato. An ce an bi mutane har gida aka rika kashe su.
Bayan hare-haren da Isra’ila ta kai cikin Iran, kawayenta sun yi gum, sai Rasha ce kaɗai ta tsaya da ita, yayin da CRINK ke kiran zaman sulhu a yankin.
Iran ta kai farmaki kan babbar cibiyar kimiyya ta Weizmann a Isra’ila, ta lalata dakunan gwaje-gwaje, a matsayin ramuwar gayya kan kashe masananta.
Isra’ila ta tura jiragen yaki, inda suka lalata cibiyar Arak da take zargin Iran na amfani da ita don hada nukiya. Iran ta ce harin bai yi wani barna a cibiyar ba.
Trump na tunanin shiga rikicin Iran-Isra'ila, ya yi barazana ga Khamenei. Sai dai Iran ta ce wannan ba yaƙin Amurka ba ne, kuma za ta ci gaba da kare kanta.
Manyan dilolin mai, Ardova Plc da MRS Oil Nigeria Plc, waɗanda dukkansu abokan huldar matatar Dangote ne, sun rage farashin fetur zuwa N865 a gidaje man su.
An bayyana tattaunawar ƙarshe tsakanin wata mata da mijinta, wanda yana daga cikin waɗanda suka rasa rayukansu a hatsarin jirgin Air India da ya afku a 12 ga Yuni.
Majalisar zartarwar jihar Oyo ta amince da gyaran gidan gwamnati kan N63.479bn da sauran ayyuka. Za a inganta filin jirgi da kuma gina sabuwar kasuwa kafin 2026.s
Sani Hamza
Samu kari