Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Gwamnonin G5 sun gamu da zolaya da shagube daga tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani kan yadda suka samu rabuwar kai a gabanin zaben 2023 da ke tafe nan kusa.
Kotun koli a Najeriya ya bukaci a yi gyara a kudin tsarin mulkin kasar nan saboda wasu dalilai da ka iya zama barazana ga yadda ake tafiyar da lamura a kasar.
Labarin da muke samu mara dadi ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka kai hari kan gidan talabijin da rediyo a jihar Ribas da ke Kudancin Najeriya.
Za a ci gaba da zaman shari'a a kotun koli tsakanin gwamnonin da suka fusata game da wa'adin daina kashe tsoffin kudi da kuma gwamnatin tarayya, musannan CBN.
Kotun koli ta dage shari'ar da ake tsakanin gwamnoni da gwamnatin tarayya game da dokar kudi na babban bankin Najeriya. An fadi yaushe za a zauna a jaj gaba.
Jama'ar kafar sada zumunta sun shiga mamaki bayan ganin yadda aka kera wani nau'in takalmi na karfe zalla, mutane sun bayyana ra'ayoyinsu game da wanna fasaha.
Dan takarar gwamnan PDP ya tashi a tutar babu, kotu ta hana shi yin takara bayan da aka zauna zaman gano yadda aka yi zaben fidda gwanin gwamna a Akwa Ibom.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana dalilin da yasa suka maka Buhari da CBN a kotu kan batun da ya shafi sabbin kudi da kuma karancin Naira. Ya fadi dalili da yasa.
Yayin da ake ci gaba da fuskantar karancin sabbin kudi, an ga 'yan kasuwa na ci gaba da karbar tsoffin kudade a wurin taron gangamin kamfen dan takar Tinubu.
Salisu Ibrahim
Samu kari