Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Zauren tuntuna na Arewa, ACF ya bayyana cewa, ya kamata a zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Aljaji Atiku Abubakar a zaben 2023 mai zuwa nan kusa.
Wasu tsagerun 'yan bindiga a jihar Anambra sun gamu da tsaiko yayin da 'yan sanda suka hallaka su a lokacin da suka kai farmaki kan ofishin 'yan sandan yankin.
A labarin da muke samu, an ce wasu mutum 15 sun shiga hannu yayin da suka farmaki asu bankuna 3 a jihar Akwa Ibom. An bayyana yadda suka shiga hannun yan sanda.
Limaman addinin Kirista sun ce ya kamata 'yan Najeriya su yi duba cikin tsanaki su zabi dan takarar da ya amsa sunansa mutumin kirki a zaben da ke tafe a kusa.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku ABubakar ya bayyana sharrin da ke tattare da manufar CBN na sauya kudi da kuma halin da 'yan kasa ciki yanzu.
Labarin da muke samu daga jihar Osun na bayyana cewa, an hallaka wani jigon jam'iyyar yayin da ake ci gaba da taron kamfen a wata karamar hukumar jihar ta Kudu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba 'yan Najeriya bisa halin da ya jefa su da kuma halin da suke ciki a yanzu. Ya ce ya san komai da kasar nan ke ciki yanzu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba 'yan Najeriya shawarin su zabi Bola Tinubu a zaben 2023 mai zuwa. Ya bayyana dalilai da ya kamata kowa ya duba ya zabe shi.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga suka shiga tasku a jihar Kaduna bayan da sojoji suka hallaka manyan 'yan ta'adda bakwai nan take ba da a Chiken.
Salisu Ibrahim
Samu kari