Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun farmaki motar wani wai kwamishina a jihar Kogi, sun harbe shi a kafa. An ce dai yana ci gaba da murmurewa.
Wani jigo a jam'iyyar APC ya bayyana yadda jam'iyyar PDP ta lalata kasar nan, inda yace kasar ba za ta iya amincewa da PDP ta sake mulki ba nan kusa. Ya bayyana
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya caccaki'yan jam'iyyar APC a jiharsa, inda ya bayyana su a matsayin masu kawo masa cikas a ayyukansa na kawo ci gaba a jihar
Wasu 'yan bindiga sun farmaki mazauna a karamar hukumar Jos ta gabas, sun hallaka mutane biyu da suka yi kokarin fatattakarsu a kan tsauni a garin Durbi...
Dr Ahmad Gumi ya bayyan ayadda ake cutar da Fulani makiyaya, tare da bayyana cewa, 'yan bindiga suna aikata laifukan ta'addanci ne kawai, amma su ba 'yan ta'add
Wasu sojoji a babban birnin tarayya aAbuja sun shiga hannu bayan da aka zarge su da cin zarafin wasu mazauna a wani yankin babban binrin tarayya Abuja a makon j
Kwanaki kadan, bayan rasuwar kanin Dangote, Alhaji Sani Dangote, Allah ya yiwa wani hamshakin mai dan kasuwa, dan garinsu shugaban kasa Muhammadu Buhari rasuwa.
Yanzu muke samun labarin hadarin mota da ya faru a jihar Ogun, inda aka ruwaito cewa, wasu mutane da yawa sun mutu bayan da motar ta fadi ta fashe ta kama da wu
Sheikh Gumi ya bayyana wasu batutuwa da suke ci masa tuwo a kwarya kan abubuwan da suka shafi gwamnati da yakin da take da 'yan bindiga a Najeriya. Ya bayyana b
Salisu Ibrahim
Samu kari