Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
Aliko Dangote, shugaban rukunin Dangote, ya tsallake matsayi 35 a jerin attajiran duniya na Bloomberg, daya daga cikin manyan attajirai 100 a duniyar nan...
Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa, wata daga cikin mahajjatan Najeriya mai suna Hasiya Aminu daga jihar Kaduna ta rasu jim kadan bayan kammala tsayuwar Arfah.
Sama da alhazai miliyan daya ne suka yi dafifi a Dutsen Arafah domin gudanar da aikin Hajjin 2022, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN).
Hukumar kula da gidajen yari ta Najeriya ta bayyana neman wasu kasurguman mutane 64 ruwa a jallo daga da suka tsere daga fashin magarkamar Kuje ta Abuja...
Hotunan wata wayar salula da aka kera dauke da hotunan Bola Tinubu da tambarin jam’iyyar APC ta bazu a kafafen sada zumunta, gabanin zaben 2023 mai zuwa...
Sarkin Musulmi kuma Shugaban Jama’atu Nasril Islam (JNI), Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya yi kira ga al’ummar Musulmi na gida da na Saudiyya da su yi wa kasa.
Jam’iyyar PDP a Gombe ta sha yabo kan zaben tsohon Manajan Darakta kuma Shugaban Bankin Sun Trust, Jibrin Muhammad Barde, a matsayin dan takarar Gwamna a 2023.
Gwamnatin jihar Anambra ta rusa cocin Mountain of Holy Ghost Intervention and Deliverance da ke hannun fasto Chukwuemeka Ohanaemere da aka fi sani da ‘Odumeje’
Ma'aikatar aikin Hajji ta Saudiyya ta sanar da korar wani shugaba da wani babban jami'i a daya daga cikin kamfanonin aikin Hajji da ke gudanar da ayyukan hajji.
Salisu Ibrahim
Samu kari