Salisu Ibrahim
5649 articles published since 29 Dis 2020
5649 articles published since 29 Dis 2020
Buhari ya yi wannan kiran ne a ranar Juma’a a Maiduguri, a wajen bikin yaye dalibai na musamman da babbar jami’ar Maiduguri tare da ba Alhaji Muhammadu Indimi
Yanzu haka dai wasu jami’ai a ofishin gwamnan jihar Katsina na hannun ‘yan sanda bisa zargin satar wasu makudan kudade da ba a bayyana adadinsu ba a ofishin.
Gwamna Mai Mala Buni na Yobe a ranar Juma’a ya ce gwamnatinsa na kokari wajen biyan albashin ma’aikata duk da karancin kudi da jihar ke da shi, Guardian...
Dariye, wanda ke zaman gidan yari na shekaru 10 a gidan yari, ya shaki iskar 'yanci a ranar Litinin din da ta gabata bayan kimanin shekaru hudu yana daure.
Bayanin na Buhari ya fito ne a cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara na musamman kan harkokin yada labarai Femi Adesina ya fitar, Punch ta ruwaito a yau.
Lauyan ya ce gwamnatin tarayya ta nuna halin ko in kula da kuma nuna rashin damuwa wajen warware yajin aikin ASUU da ya fara tun ranar 14 ga Fabrairu, 2022.
Rundunar ‘yan sandan jihar Osun a ranar Alhamis ta ce ta cafke wasu mutane uku da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a lokacin da suke kokarin sace yar kasuwa
Wata kungiyar siyasa da zamantakewa ta Arewa ta tsakiya a karkashin inuwar Middle Belt Congres, a ranar Laraba, ta bukaci tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim.
Shekaru uku bayan da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan dokar kara albashi zuwa mafi karanci a kasar nan, har yanzu malaman makarantun firamare
Salisu Ibrahim
Samu kari