Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
A yayin harin da ya tada hankalin 'yan Najeriya, 'yan ta'addan sun saki fursunoni sama da 600, ciki har da wasu rikakkun 'yan ta'addan Boko Haram 64, The Nation
Wani malamin addini Katun Gida da ya nemi a sakaya sunansa ya shaidawa jaridar Leadership cewa, lamarin ya faru ne a ranar Laraba 7 ga watan Satumba a Kaduna.
Daya daga cikin abubuwan dake damun ASUU kuma ya kai ga yajin aiki shine kawo tsarin biyan albashi na bai daya (IPPIS) tare da ture wanda a baya suke kai UTAS.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya umarci a mayarwa mahajjata 1,318 na hajjin 2022 N50,000 kowanensu a fadin jihar, Daily Nigerian ta ruwaito a yau.
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu tsagerun ‘yan bindiga yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Kanke ta jihar Filato, Henry Gotip da sanyin safiyar yau.
Fitaccen dan jarida kuma wallafin kafar labarai a Arewacin Najeriya, Tukur Mamu dake zaune a Kaduna ya magantu bayan da jami'an tsaro suka kame shi a Masar.
A yau Laraba 7 ga watan Satumba ne gwamnan jihar Kebbi Atiku Bagudu ya rusa majalisar zartarwa ta jiharsa. Gwamnan ya mika godiyarsa ga kwamishononinsa a jihar.
Wata malamar coci mai suna Maureen Wechinwu dake fataucin yara kanana ta shiga hannun jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Ribas a yankin Kundacin Najeriya...
Dan takarar shugaban kasa Asiwaju Bola Tinubu da mataimakinsa Sanata Kashim Shettima za su kai ziyara sakateriyar jam'iyyar APC a yau Laraba, 7 ga watan Satumba
Salisu Ibrahim
Samu kari