Muhammad Malumfashi
19957 articles published since 15 Yun 2016
19957 articles published since 15 Yun 2016
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan Najeriya, Wasiu Abiodun ya ce bayanan sirri sun nuna masu hadarin taron da aka shirya, dole aka dakatar da shi
A halin yanzu Ma’aikatar Isa Pantami ta gagara yi wa Kwamitin majalisa bayanin inda kudin da Akanta Janar ya warewa ma’aikatar N13.9bn domin ayi wasu ayyuka.
A makon nan, ‘Dan takaran Shugabancin Najeriya a Jam’iyyar APC, ya soki gwamnatinsu da kan shi. Asiwaju Bola Tinubuu sun samu $1 a kan N200, yanzu ta koma N800.
Olusegun Awolowo ya zama Sakataren da zai kula da AfCFTA. Awolowo ya yi sakatare a ma’aikatar tarayya da aka kafa domin cigaban al’umma da kuma harkar sufuri.
A Ribas, wasu miyagu sun sacewa APC Darektan Kamfe a filin taro. Rahotonmu ya ce an dauke Boma Brown wanda shi ne Darektan kamfen ta a garin Opobo/Nkoro Opobo.
Muhammad Sani Sha’aban ya bude neman takarar Gwamna a Action Democratic Party. Da zarar Hon. Sani Sha’aban ya zama Gwamna, za a ga karshen talauci a Kaduna.
Za a ji babban ‘Dan takaran kujerar shugabancin Najeriya a 2023, Atiku Abubakar ya ce jam’iyyar PDP za ta doke Bola Tinubu domin mutane sun gaji da mulkin APC.
Oladotun Ogunsanya ya bada labarin cewa ‘Yan damfara sun yaudari kakarsa, sun sace mata kudi. Da yake magana, Ogunsanya ya ce ‘Yan Yahoo sun sulale N800, 000.
Idan tayi nasara, Diezani Alison-Madueke za ta dawo da kayayyakinta da Hukumar EFCC ta karbe. Tsohuwar Ministar kasar ta shigar da kara a kotun tarayya a Abuja.
Muhammad Malumfashi
Samu kari