Muhammad Malumfashi
19985 articles published since 15 Yun 2016
19985 articles published since 15 Yun 2016
Kotun koli ta gama sauraron shari'a, za a ji wanda zai mulki Jihar Kano tsakanin APC da NNPP. Nan da 'yan kwanaki za a san wanda ya yi nasara a shari'ar da ake yi.
Mun kawo jerin ‘yan siyasan da su ka fi kowa yin asara a bana. Sun shiga takara ko aka sa ran za su samu mukami a gwamnati, amma sun tashi babu komai a 2023.
Kwararru a harkar tattalin arziki sun nuna shekarar 2024 za ta zo da sauki. Tun da Bola Ahmed Tinubu ya hau mulki yake dambe da tattalin arzikin Najeriya.
Sanata Ibikunle Amosun ya maidawa Adams Oshiomhole martani mai zafi. Amosun ya zargi Sanata Adams Oshiomhole da karya da canza tarihi a kan rikicin APC.
Sanusi Bature Dawakin Tofa ya bada sanarwa cewa magoya bayan Abba Kabir Yusuf su dauki azumi. NNPP ta rasa duka shari’o’in zaben gwamnan Kano, ta komawa Allah.
Ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar, ya bukaci biyayya wajen liyafar da aka yi wa Janar 113 da aka yi wa ritaya. Bisa al'ada, a kan yi wa wasu sojoji ritaya.
Kayode Fayemi ya fadawa Abdullahi Ganduje abin da Bola Tinubu yake bukata. A cewar tsohon Gwamnan Ekiti, shugaban kasa bai bukatar zakin baki a Aso Rock.
Bola Ahmed Tinubu ya yi zama da kusoshin siyasar Ribas domin a birne sabanin da ya jawo rikici. Mun tattaro jerin mutum 10 da aka yi taron sulhu da su a Aso Villa
Mai girma shugaban Najeriya, ya ce mutane za su ga cigaban da za a samu a badi. Daga shekarar 2024, gwamnatin tarayya ta ce jama’a za su fara kurban jar miya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari