Muhammad Malumfashi
20012 articles published since 15 Yun 2016
20012 articles published since 15 Yun 2016
Mai shari’a Inyang Okoro da Kudirat Kekere-Ekun za su jagoranci hukuncin shari’ar gwamnonin Delta, Ribas, Gombe, Kaduna da Ogun sai Kebbi, Nasarawa, Taraba da Sokoto
Sule Lamido ya ce zargin da tsohon shugaban riƙon kwarya na jam'iyyar APC ya yi cewa idan PDP ta dawo mulki 'yan Najeriya za su sake shiga kunci ba gaskiya ba ne.
Yadda zaman Majalisar shari’a da shugaban kasa ta kasance a Fadar Shugaban kasa. Dr. Bashir Aliyu Umar da malamai sun yi zama da Bola Ahmed Tinubu a jiya.
Za a ga jerin wasu mutane wadanda saura kiris a kashe a lokacin juyin mulkin farko. A cikinsu akwai gwamnan tsohuwar jihar Kaduna Sir Kashim Ibrahim
Godwin Emefiele ya kawo canjin kudi da wasu tsare-tsaren da suka wujijjiga tattalin arziki. A tarihin CBN, ba a taba samun wanda ya dade yana gwamna irinsa ba.
Tafiye-tafiyen Bola Tinubu sun ci Naira biliyan 3.5 a yanzu. Tinubu ya ziyarci kasashe masu yawa saboda manufar inganta alaka, bunkasa tattalin arziki da zumunci.
Doka ta haramta tara kudi a biya ‘yan bindiga a Najeriya. Muhammad Badaru Abubakar ya ce idan ana biyan fansa, ‘yan bindiga ba za su daina ta’adi a Najeriya ba.
Farfesa Wole Soyinka ya ce akwai wasu da ake tunanin barayi ne a gwamnatin nan. Nan gaba za a fallasa mutanen APC da ke gwamnati da ya kamata a bincika.
Mai magana da yawun bakin Atiku Abubakar a 2019, Segun Showunmi ya nuna zai dauki mataki domin ba zai juri yadda abubuwa suke cigaba da tafiya a PDP ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari