Muhammad Malumfashi
20008 articles published since 15 Yun 2016
20008 articles published since 15 Yun 2016
Mun kawo jerin wadanda su ka bada gudumuwa NNPP ta tsira da Kano. Abba Kabir Yusuf ya ware wasu manyan mutane ya gode masu da aka ayyana shi a kan Nasiru Gawuna.
Hadimin gwamna Abba Kabir Yusuf ya godewa gwamnatin tarayya kan nasararsu a Kotu. Nuhu Ribadu shi ne mai ba mai girma shugaba Bola Tinubu shawara a kan harkar tsaro.
Rigima ake yi tsakanin kungiyoyin ta’addanci da Dogo Gide wanda ya yi karfi a kauyukan da ke yankunan Babban Doga da Mai Tukunya a karamar hukumar Dansadau a Zamfara
Kingsley Chiedu Moghalu OON ya kare CBN daga masu sukar babban bankin saboda za a maida wasu ofisoshi zuwa Legas. An kuma ji APC ta taya Bisi Akande murnar cika 85/
Jam'iyyar APC ta bada labarin yadda Bisi Akande ya yi wa Muhammadu Buhari hanyar samun mulkin Najeriya. Muhammadu Buhari ya nemi takara sau 3 bai dace ba.
Sanata Rabiu Kwankwaso wanda shi ne jagoran NNPP ya ce idan Allah ya yarda gwamnatin Kano za ta dauki mataki na kare al’ummarta a zauna lafiya nan da 2027.
Kuskure aka yi wajen tsige 'yan majalisun PDP irinsu Timothy Datong (Riyom); Rimyat Nanbol (Langtang); Moses Sule (Mikang); Salome Waklek (Pankshin) a Filato.
A ranar 15 ga Junairu a shekarar 1966, sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula. An kawo sunayen mutane fiye da 20 da aka rasa a juyin mulkin sojoji a 1966.
Na kusa da Goodluck Jonathan ya fadi wanda zai hana PDP lashe zabe a 2027. Reno Omokri ya ce idan Peter Obi bai tsaya takara ba, Atiku Abubakar zai iya nasara.
Muhammad Malumfashi
Samu kari