Muhammad Malumfashi
20015 articles published since 15 Yun 2016
20015 articles published since 15 Yun 2016
Mijin Layla Ali Othman, Yusuf Adamu Gagdi, ya yi barazanar maka kawarta Sadiya Marshall a kotu saboda bata suna, a shafin X ya bayyana haka a ranar Litinin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi na’am da kafa kwamiti na musamman da zai duba lamarin yin karin albashi, mun kawo cikakken jerin ‘yan kwamiti.
Masana sun ce sauyin da aka samu a ECOWAS yana da hadari. Burkina Faso, Mali da Jamhuriyyar Nijar sun fita daga kungiyar ECOWAS da aka yi shekaru kusan 50 ana tare.
Ana fama da kudin man fetur a wajen kai yara karatun boko, Nyesom Wike ya kara haraji. Karin kudin da aka yi zai fara tasiri ne daga watan Junairun 2024.
Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 30 da ke kan babura a karamar hukumar Birnin Gwari. Wani hobbasa da jami'an tsaro suka yi ya kubutar da wasu daga hannun 'yan garkuwa.
Ma’aikata 1, 500 sun koma Legas yayin da ofisoshin CBN suka bar Abuja. Da alama aikin gama ya gama a babban bankin Najeriya na CBN, wasu za su bar Abuja.
Akwai yiwuwar a tafi kotu domin SERAP tana son sanin gaskiyar kudin da aka ba kananan hukumomi tun da aka dawo mulkin farar hula a 1999 har zuwa yanzu.
Adadin wadanda aka yi garkuwa da su daga 2019 zuwa yau ya kai 17, 469 Rahoto ya nuna ana da labarin rayuka kusan 2, 500 da aka rasa a karkashin Bola Tinubu.
Shugabar harkokin sadarwa ta rikon kwarya a CBN, Hakama Sidi-Ali ta tabbatar da cewa bankin CBN ya narka $500, 000 a kasuwa yayin da $1 ta kai N1425.
Muhammad Malumfashi
Samu kari