Muhammad Malumfashi
20091 articles published since 15 Yun 2016
20091 articles published since 15 Yun 2016
Za a ji labari cewa Muhammadu Sanusi II ya yi magana a game da rigimar da ta shigo masarautar Kano bayan an sauke sarakunan da aka kirkiro a 2020.
Kasim Balarabe Musa ya jagoranci wata zanga-zangar lumuna a Kaduna inda aka ji ya ce abubuwa ba su taba kai haka ba, idan Bola Tinubu ba zai iya ba ya sauka.
Tsohon shugaban APC ya yi hasashen Bola Tinubu da Gwamna za su rasa tazarce a 2027. Salihu Lukman ya ce fadar shugaban kasa tana da hannu a binciken Nasir El-Rufai.
Mun kawo bayanin farashin kaya tsadar rayuwa a mulkin Muhammadu Buhari da Bola Tinubu bayan shekara tun daga fetur da ya tashi daga N280 zuwa N800.
Abba Kabir Yusuf ya shekara a ofis, za a tuna shi da gyaran asibitin Hasiya Bayero da wasu asibitocin gwamnati da samar da tsarin yin JAMB, NECO da WAEC kyauta.
Gwamnatin jihar Kano ta ayyana dokar ta-baci a kan sha’anin ilmi. An fara ne da kara kason ilmi a kasafin kudin 2024. Abba zai kara daukar ma’aikata 10, 000.
Jerin wakokin da suka taimaka wajen kara fito da 'yan siyasa a zaben Najeriya. Dauda Kahutu Rarara yana cikin wadanda suka kashewa PDP kasuwa a 2015.
Mun kawo yadda aka kashe Tiriliyoyi a kan tallafin man fetur a shekaru 25. Goodluck Jonathan yake mulki, ya yi kokarin soke tsarin amma aka hana shi sakat.
Duk da Hadiza Shehu Galadanci ta zama Farfesa, ba ta manta da kula da iyalinta ba. Farfesar ta ce idan ta dawo daga asibiti, abin da yake gabanta shi ne tarbiyya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari