Muhammad Malumfashi
20180 articles published since 15 Yun 2016
20180 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon minista, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya tura sakon ta'azziya ga iyalai da yan uwan marigayi Sheikh Sa'idu Hassan Jingir da ya rasu a yau Alhamis.
Kwamitin ladabtarwa na Majalisar Dattawan Najeriya ta ba da shawarin dakatar da Sanatar Kogi ta Tsakiya na tsawon watanni 6 kan zargin Sanata Godswill Akpabio.
Rasuwar Sheikh Saidu Hassan Jingir ta girgiza malamai da yan siyasa. Sheikh Daurawa, Isa Ali Pantami, gwamnoni da sauran yan siyasa sun yi ta'aziyya.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Bode George, ya bayyana cewa abu ne mai sauki a kayar da Bola Tinubu da APC a zaben shekarar 2027.
Wasu daga cikin mawakan Kannywood da suka sauya sheka zuwa APC sun gana da gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf a gidan gwamnati da yammacin Talata.
Babban limamin Edo, Sheikh Abdulfattah Enabulele ya nuna rashin amincewarsa kan matakin kulle makarantu da wasu gwamnonin Arewa suka dauka saboda azumin Ramadan.
Wasu dakarun sojin saman Najeriya a jihar Legas sun dura ofishin rarraba wutar lantarki na Ikeja sun lakadawa mutane duka kan yanke musu wuta a kan bashi.
Yakin Ukreine da Rasha, zaman fargaba a Gabas ta Tsakiya da takun saka tsakanin Amurka da China ya kara jefa fargabar zuwan karshen duniya a 'yan kwanakin nan.
Mataimakin shugaban malaman kungiyar Izala Sheikh Saidu Hassan Jingir ya rasu bayan fama da jinya da ya yi. Malamin ya rasu a jihar Filato a azumi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari