Muhammad Malumfashi
20179 articles published since 15 Yun 2016
20179 articles published since 15 Yun 2016
Masana harkokin tattalin arziki sun yi hasashen cewa za a iya ƙara samun sauƙi a farashin litar mai idan gangar ɗanyen mai ta ci gaba da sauka a kasuwannin duniya.
Wasu da ake zargin masu goyon bayan Sanata Babangida Hussaini a Jigawa sun yi wa tsohon hadimin Badaru Abubakar duka kan sukar mai gidansu a gidan rediyo.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar korar wasu mayakan ISWAP da su ka yi yunkurin kai hari wani ofishin 'yan sanda da ke Malari a jihar Borno.
Majalisar dokokin Ribas ta bai wa Gwamna Fubara wa’adin awanni 48 ya miƙa sababbin sunayen kwamishinoni bayan ta zarge shi da yin nade-nade ba tare da amincewa ba.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya bukaci 'yan Afrika su rabu da sunayen da suka samo asali daga mulkin mallaka da cinikin bayi da aka yi.
Yan bindiga sun hallaka babban limamin cocin katolika bayan sun yi garkuwa da shi ranar Talata 4 ga watan Maris a yankin ƙaramar hukumar Kauru ta jihar Kaduna.
Ana tsaka da dambarwar Natasha Akpoti-Uduaghan da Godswill Akpabio, Sanata daga jihar Ekiti ya bankado yadda ta taba zargin tsohon gwamna, Kayode Fayemi.
Rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya Abuja, sun samu nasarar cafke wami tsohon jami'in hukumar shige da ficen Najeriya (NIS) mai safarar makamai.
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Kaduna ta sahale wa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kwato wasu kudi da ake zargin an boye a lokacin Nasir El-Rufa'i.
Muhammad Malumfashi
Samu kari