Muhammad Malumfashi
20437 articles published since 15 Yun 2016
20437 articles published since 15 Yun 2016
Ma'aikatar lafiya a kasar Iran ta ce mutane da dama sun mutu yayin wasu 4,700 suka samu raunuka wanda mafi yawan mamatan fararen hula ne, ciki har da yara 13.
Farfesa Nasir Hassan-Wagini na jami'ar UMYU da ya ke sayar da kayan miya, ya shawarci matasa da dalibai da su rungumi sana'o'in hannu maimakon zaman banza.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya aika sako ga takwarorinsa na sauran jihohi. Ya bukaci gwamnonin da su kare 'yancin da 'yan kasa suke da shi na zirga-zirga.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta bayyana cewa ta samu takardun neman rijistar jam'iyyun siyasa amma babu ɗaya da ta cika sharudda.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS) da wasu sauran hukumomin tsaro sun cafke wasu da ake zargin 'yan bindiga ne bayan sun daw daga aikin Hajji a Saudiyya.
Yan Majalisar Tarayya 2 daga jihohin Enugu da Kuros Riba sun sanar da ficewa daga jam'iyyun PDP da LP zuwa APC, sun ce ba za su iya jure rigingimun cikin gida ba.
'Yan daba sun farmaki hedkwatar jam'iyyar SDP ta kasa a ranar Talata. 'Yan daban sun farmaki hedkwatar am'iyyar ne biyo bayan dakatar da shugaban jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ce akwai shirin gyara wa tare da ci gaba da kera makamin nukiliya bayan harin Isra'ila da Amurka ta kai mata.
Yayin da ake ta shirin hadaka kan zaben 2027, Jam'iyyar SDP ta dakatar da shugaban jam’iyyar, Shehu Musa Gabam da wasu biyu saboda zarge-zargen almundahana.
Muhammad Malumfashi
Samu kari