Muhammad Malumfashi
20340 articles published since 15 Yun 2016
20340 articles published since 15 Yun 2016
An gudanar da zanga zanaga da kone kone, ciki har da kona ofishin jam'iyyar mai mulki. Dan adawa, Issa Tchiroma Bakary ya yi ikirarin kayar da Paul Biya.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta zargi gwamnoni da suka fice daga cikinta da son kai da kwadayi, tana cewa za su gamu da sakamakon su a 2027.
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana shirin murkushe kungiyar 'yan ta'addan Wulowulo da aka ce tsagin Boko Haram ne da ta bulla a Arewa ta Tsakiyan Najeriya.
A labarin nan, za a jo cewa a yayin tantance sabon shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan, ya shaida wa majalisa cewa zai sake waiwayar batun amfani da fasaha a zabe.
Yayin da ake hasashen Goodluck Jonathan zai nemi takara a 2027, tsohon dan majalisar tarayya kuma jigon jam’iyyar APC, Isra’el Sunny-Goli, ya gargade shi kan haka.
A labarin nan, za a ji yadda Gwamnan jihar Neja Umaru Bago ya ja hankalin jama'a bayan an gan shi yana jagorantar rera wakoki da addu'ar zaman lafiya a coci.
Dan majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa ya yaba wa Sanata Rabiu Kwankwaso da ya halarci zaman majalisa domin bankwana da marigayi Rt. Hon. Agunwa Anaekwe.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bukaci ƙara yawan addu’o’i domin samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar baki daya yayin ganawa da malaman Musulunci.
Hukumar NAHCON ta fara kokarin rage kudin aikin Hajjin bana na 2026. Kasar Saudiyya ta rage adadin kujerun Najeriya daga 95,000 zuwa 66,910 a 2026.
Muhammad Malumfashi
Samu kari