Muhammad Malumfashi
20340 articles published since 15 Yun 2016
20340 articles published since 15 Yun 2016
Sojojin Najeriya sun kama kwamandan IPOB/ESN, Ifeanyi Eze (Gentle De Yahoo) a Imo, tare da wata mata mai taimakawa kungiyar, an gano makamai, mota da yara.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi tsokaci kan sauya sheka da 'yan siyasa ke yi daga PDP zuwa jam'iyyar APC. Ya ce ba ita ba ce mafi muhimmanci ga 'yan Najeriya.
Rundunar ‘yan sandan Oyo ta kama Lawal Faruq da laifin ƙone tsohuwar budurwarsa, Omolola Hassan, a Ibadan bayan soyayyarsu ta mutu. Bincike yana gudana.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya gargadi ‘yan siyasa masu shirin yin magudi a zaben gwamna na 2027 inda ya ce kafin su yi su rubuta wasiyya ga iyalansu.
Tsohon dan majalisa Israel Sunny-Goli ya bayyana cewa jam’iyyar APC tana fatan Gwamna Douye Diri zai koma gare ta bayan ficewarsa daga jam’iyyar PDP.
Rikici tsakanin masu hakar ma’adanai da ‘yan bindiga a Birnin Gwari, ya yi sanadin mutuwar mutane 7, yayin da mazauna suka bukaci gwamnati ta dauki mataki.
A labarin nan, za a ji cewa guda daga cikin wadanda su ka kafa NNPP, Boniface Aniebom ya ce kofar jam'oiyyarsa a bude ta ke wajen karban yan siyasa na kwarai.
A baya, mun wallafa cewa kungiyar kare hakkin dan adam ta nemi mahukunta a Najeriya ta cire hukuncin kisa daga hukunec-hukuncen manyan laifuffuka.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bukaci a mayar da dazuzzuka zuwa manyan gonakin noma domin magance matsalar rashin tsaro da 'yan ta'adda.
Muhammad Malumfashi
Samu kari