2019: Matan arewa 10 dake takarar shugabanci da jam’iyunsu, hotuna
A yayin da zaben shekarar 2019 ke kara matsowa, mata daga arewa sun zaburo domin a dama da su a takarar kujeru a jihohi da jam’iyyu daban-daban.
Alamar yunkurowar matan arewa a siyasa ta fito fili ne bayan jam’iyyu sun fara sayar da fam din takarar shiga zabukan 2019. Mata sun sayi fam din takara a jam’iyyunsu, kuma mafi yawan matan na takarar kujerar majalisar wakilan tarayya ne.
A yayin da wasu daga cikin matan har yanzu ke cigaba takara, wasu daga cikinsu sun janye bayan buga hotunan tallata kansu (fosta) bisa dalilan kashin kansu.
DUBA WANNAN: 2019: Kwankwaso ya tsayar da dan takarar gwamnan Kano da mataimaki a PDP
Ba bakon wani abu bane a wasu jihohin arewa ka ga mata na yin takara a wasu jihohinb arewa, musamman jihohin arewa maso gabas da arewa ta tsakiya, wannan karon an samu mata daga jihohin arewa maso yamma da ba kasafai ake ganin mata na fitowa takara ba.

Asali: Depositphotos

Asali: Depositphotos

Asali: Depositphotos

Asali: Depositphotos

Asali: Depositphotos

Asali: Depositphotos

Asali: Depositphotos

Asali: Depositphotos

Asali: Depositphotos

Asali: Depositphotos
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa
Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng