Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Gwamna Ortom na Jihar Benue ya ce yan bindiga sun kashe a kalla mutane 6,000 a jiharsa tun shekarar 2017. Ortom ya kuma ce FG bata daukan matakin da ya dace.
A yayin da ake tunkarar babban zaben shekarar 2023, wasu jam'iyyun siyasa kimanin 10 sun mara wa Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP baya a Anambra
Dozy Mmobuosi,attajirin dan kasuwan Najeriya yana shirin siyar kungiyar kwallon kafa ta Sheffield dake Birtaniya. Dan kasuwan yana da kamfanin kera wayan salula
Sufeta Janar na yan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba, ya bada umurnin cewa a kama tare da hukunta duk wani da aka samu yana sayar da sabbin takardun naira.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun bude wa tawagar dan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressives Grand Alliance a jihar Ebonyi,Bernard Odo wuta
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce karamar hukuma guda kacal a jihar sa za ta kawo kuri'un da zai mamaye jihar Anambra. Ya bayyana hakan ne a wata hira
Direktan karamar kwamitin watsa labarai na kwamitin kamfen din takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, ya ce yana tare da aladu ne lokacin da ya ke sukar Tinubu
Babban basarake na Osun, Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi ya ce shugaban CBN, Godwin Emefiele, ya jefa al'ummar Najeriya cikin mawuyacin hali don karancin naira
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai yayi martani ga mutanen da ya ce suna kusa da Shugaba Muhammadu Buhari amma suna yi wa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zagon kasa
Aminu Ibrahim
Samu kari