Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta yi watsi da karar da wasu mazauna Abuja biyar suka shigar na neman hana rantsar da Tinubu matsayin shugaban kasa.
Bola Ahmed Tinubu ya umurci Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattawa ta 9 da Femi Gbajabiamila, kakakin majalisa ta 9 su warware rikicin shugabancin majalisa.
Shugaba Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya sanar da nadin George Akume, tsohon ministan Ayyukan Na Musamman a matsayin sabon Sakataren Gwamnatin Tarayya a gwamnatinsa
Daga karshe, Shugaba Tinubu, ya tabbatar da nadin Femi Gbajabiamila, Kakakin Majalisar Wakilai na Tarayya a matsayin, shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa.
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ganawar sirri da tsohon gwamna jihar Rivers, Nyesom Wike da tsohon gwamna jihar Delta, James Ibori da Gwamnan Oyo, Makinde
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ta fara sauraron korafin da Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP ya gabatar don kallubalantar nasarar Bola Tinubu.
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Kasa, INEC, ta fada wa kotun karar zabe cewa Sanata Uba Sani na APC ne ya lashe zaben gwamnan Kaduna na ranar 18 ga watan Maris.
Bayan rantsar da sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bada umurnin korar dukkan wadanda tsohon Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya nada mukami a Kano.
Fusatattun mutane da ake zargin magoya bayan jam'iyyar NNPP sun yi wa Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero ihu a wurin taron rantsar da Abba Gida Gida a yau.
Aminu Ibrahim
Samu kari