Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
An yi jana’izar shahararren jarumin nan na fina-finan Hausa, Umar Malumfashi, a jihar Kano. Marigayin ya samu jama'a sosai yayin da aka sada shi da makwancinsa.
Wata matashiya mai shekaru 23 ta shiga alhinin rashin mijinta a shafin soshiyal midiya bayan ya yi mutuwar faran daya. An gano wasu taron mata na mata aski.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayan ganin bidiyon wani tsohon kwantena da wani matashi dan Najeriya yayi masa kwaskwarima, ya mayar da shi hadadden ofis.
Rundunar sojojin Najeriya ta ceto wasu mutane bakwai da aka yi garkuwa da su a yayin wani fatrol a kananan hukumomin Birnin Gwari da Chikun da ke jihar Kaduna.
Kudurin da ke neman rage karfin ikon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) ya tsallake karatu na biyu a majalisar dattawa a ranar Talata, 27 ga watan Satumba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna yakinin cewa gwamnatinsa za ta gudanar da tsarin mika mulki mai nagarta inda sabbin shugabannin siyasa zasu bayyana.
Budurwa ta haddasa cece-kuce a shafukan soshiyal midiya bayan ta fito ta bayyana cewa ta shafe tsawon makonni hudu ba tare da tayi wanda da soso da sabulu ba.
Babu abun da ya kai mutum ya auri wanda yake so take sonsa sai a zauna lafiya. Soyayyar wasu ya burge mutane a soshiyal midiya bayan sun ci karo da bidiyonsu..
Kungiyar dattawan kirista a arewa ta gargadi jam’iyyar APC da dan takarar shugaban kasa, Tinubu, kan amfani da kudi wajen kawo rabuwar kai tsakanin Kiristoci.
Aisha Musa
Samu kari