Aisha Khalid
4688 articles published since 22 Agu 2019
4688 articles published since 22 Agu 2019
A ranar Asabar, 18 ga watan Yuni, 2022 hukumar zabe ta kasa watau INEC za ta gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti. Wa'adin gwamnan jihar, John Kayode Fayemi.
Yajin aikin malamai masu koyarwa na jami'o'i ya ki ci balle cinyewa yayin da ya cika watanni hudu cif tun bayan fara shi a ranar 14 ga watan Fabrairun 2022.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma 'dan takarar kujerar shugabancin kasa a karkashin PDP, Alhaji Atiku Abubakar,ya darzo gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa.
Atiku Abubakar, 'dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar PDP, ya zabi Ifeanyi Okowa, gwamnan jihar Delta a matsayin abokin tafiyarsa a zaben 2023.
Sakamakon tsananta ragargaza da ruwan wuta da rundunar sojin Najeriya ke yi wa 'yan ta'adda domin kawo karshen ta'addanci, ana ta samun manyan nasarori da yawa.
Wani bidiyo da ya bayyana na nuna jerin rantsatsun motocin wani shugaban karamar hukuma a jihar Kano, wanda ya jawo cece-kuce a kafafen sada zumuntar zamani.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya yi nasarar lashe zaben da majalisar shawara da PDP ta kafa domin taimakawa wurin zabo abokin tafiyar Alhaji Atiku Abubakar.
yayin zantawa a ranar Laraba bayan fitowa daga taron FEC, Lai Muhammad, ministan yada labarai da al'adu, ya ce lamarin kungiyar ba mai sauki bane kamar yadda.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi magana a kan abun da 'yan Najeriya ya kamata su maida hankali a kai yayin da Asiwaju Bola.
Aisha Khalid
Samu kari