Aisha Ahmad
3516 articles published since 27 Mar 2024
3516 articles published since 27 Mar 2024
Dan majalisa mai wakiltar Bichi a majalisar wakilai, Hon Abubakar Kabir Bichi zai dauki nauyin dalibai mata 'yan asalin karamar hukumar domin karo karatu.
Babbar kotun tarayya ta yi watsi da karar da wani lauya ya shigar kan Buhari da Emefiele saboda sauya Naira, bisa dalilin rashin halartar sauraron shari'a.
Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu ya ce Peter Obi ba shi da bakin magana kan talauci, domin a lokacin mulkinsa a Anambra, talauci ya karu daga 41.4% zuwa 53.7%.
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya gargadi kan ƙoƙarin raunana PDP, yana mai cewa lalata jam'iyyar na iya haifar da rushewar dimokaradiyya a Najeriya.
Tsohon Gwamnan Sakkwato, Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya caccaki ’yan siyasa kan yadda suke sauya sheka ba tare da adawa ta hakika don talakan Najeriya.
Tsohon Sakataren gwamnatin Kano, Baffa Bichi ya zargi NNPP da fifita kansu a maimakon talakawa, ya ce shakar mutuwa ce ta sa suka fice daga jam’iyyar.
Farashin buhun shinkafa ya sauka zuwa N58,000 a Najeriya sakamakon shigo da shinkafar Indiya ta barauniyar hanya daga Jamhuriyar Benin zuwa kasuwannin kasar nan.
PDP na shirin taron gaggawa bayan sauya sheƙar 'ya'yanta akalla 300 zuwa jam'iyyar APC saboda rikice-rikicen cikin gida a matakin jihohi da ƙasa.
Shugaban PDP, Umar Damagum ta bayyana cewa 'yan Najeriya ne ke rike da ikon zaben wanda zai ci gaba da jagorancinsu a babban zaben 2027 mai karato wa.
Aisha Ahmad
Samu kari