Ahmad Yusuf
11631 articles published since 01 Mar 2021
11631 articles published since 01 Mar 2021
CBN ya ci gaba da sallamar ma'aikata daga aiki musamman waɗanda suka yi aik< da tsohon gwamna, Godwin Emefiele, a wannan karon ma'aikata 300 za su koma gida.
Jagoran jam'iyyar NNPP mai mulkin jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi ƙarin haske kan abin da ya sani game da sake naɗa Sarki Nuhammadu Sanusi II.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi barazanar zai rahoton alkalin ɗa ya yi koƙarin hana naɗin Sarki Muhammadu Sanusi II gaban kungiyar gwamnoni NGF.
Kungiyar dattawan Arewa ta yi kira ga ƴan Najeriya su ci gaba da zama lafiya, kar su tada hankulansu kan abubuwan da ke faruwa a masarautar jihar Kano.
Muhammadu Sanusi II ya dawo kujerar sarautar Kano bayan shekaru huɗu da tsige shi, tuni dai Gwamma Abba ya rushe dukkan masarautun da Ganduje ya kirƙiro.
Wata budurwa ta koka kan yadda wani kwandastan mota ya zo da sabon salon barkwanci suna tsaka da tafiya a bas, ta ce lamarin ya ba ta tsoro har ta kusa guduwa.
Jagoran NNPP na ƙasa, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya musanta zargin da ake masa cewa shi ya shirya rushe masarautun Kano domin Sanusi II ya dawo.
Tsohon gwamna babban bankin Najeriya, Muhammadu Sanusi II ya karɓi takardar shaidar naɗa shi Sarkin Kano karo na biyu daga hannu Gwamna Abba Kabir.
ai martaba sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ida gidan gwamnatin Kano da safiyar yau Jumu'a domin karɓar takardar shaidar komawa kujerar sarauta.
Ahmad Yusuf
Samu kari