Ahmad Yusuf
11626 articles published since 01 Mar 2021
11626 articles published since 01 Mar 2021
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarar ƙara rage mugayen iri a sassa daban-daban na ƙasar nan cikin mako 1, sun ceto ɗaruruwan mutanen da aka sace.
Mai magana da yawun gwamnan Kano, Sanusi Bature da Abba Hikima sun ɗauki matsaya daban-daban dangane da hukuncin babbar kotun tarayya a shari'ar sarautar Kano.
Masu garkuwa da mutane ɗauke da manyan bindigu sun tafi da Madakin Shabu jim kaɗan bayan ya fito daga Masallaci lokacin Sallar Isha'i a jihar Nasarawa.
Gwamnatin Kano na ci gaba da shirye-shiryen rusa wani ɓangaren fadar Nassrawa wadda Sarki na 15, Aminu Ado Bayero ke ciki, an ga buldoza ta kama hanya.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya gargaɗi sarakuna su daina bayar da izinin haƙar ma'adanai ga gurɓatattun mutane domin hakan barazana ce ga tsaro.
Yayin da ake tunkarar babban zaɓen gwamna a watan Satumba, 2024, Asue Ighodalo na PDPP ya rasa ɗaya daga cikin ƴan tawagar tallata takararsa, Felix Isuku.
Har yanzun dai ana ci gaba da takun saƙa tsakanin Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero duk hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke jiya Alhamis.
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano ya ce gwamnati za ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin da kotu ta yanke na soke matakin mayar da Muhammadu Sanusi II.
Wani jigon PDP, Austin Okai ya bayyana cewa Yahaya Bello ya ɓuya ne a gidan gwamnatin jihar Kogi da ke Lokoja da taimakon Gwamna Ahmed Usman Ododo.
Ahmad Yusuf
Samu kari