Ahmad Yusuf
11627 articles published since 01 Mar 2021
11627 articles published since 01 Mar 2021
Kotun ɗaukaka kara mai zama a Fatakwal, babban birnin jihar Rivers ta tanadi hukuncinta kan rigimar dauya shekar ƴan majalisa 27 da ke marawa Wike baya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta sanar da cewa za ta ci gaba da zaman shari'ar kan rigimar sarautar Kano da misalin karfe 2:00 na rana yau Alhamis.
Rundunar ƴan sanda ta yi kira ga mazauna jihar Kano su zauna lafiya yayin da ake jiran hukuncin Babban Kotun Tarayya kan rigimar sarauta yau Alhamis.
Amarya yar kimanin shekara 22 a duniya na cikin waɗanda suka rasa rayuwatsu a harin da ƴan bindiga suka kai ranar Litinin, 17 ga watan Yuni, a jihar Anambra.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai wa Babangida da Janar Abdulsalami Abubakar ziyarat Barka da Sallah har gida a Minna, jihar Niger.
Majasar dokokin jihar Kano ta ɗaukaka ƙara kan dokar masarauta wadda ta saukw sarakuna biyar da tsohon gwamna Abdullahi Ganduje ya naɗa a lokacin mulkinsa.
Gwamna Alia ya karɓi dubannin masu sauya sheka yayin da yake rangadin godiya ga mazauna jihar Benuwai da suka zaɓe shi a ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta caccaki APC mai mulkin ƙasar nan, ta ce jam'iyyar na kulla makircin yadda za ya ƙwace mulkin Kano daga hannun Gwamna mai ci.
Masu buƙata ta musamman na jam'iyyar APC teshen Kudu maso Yamma sun kaiwa Tinubu ziyarar barka da Sallah, sun buƙaci ya naɗa sabon minista a ma'aikatar jin kai.
Ahmad Yusuf
Samu kari