Ahmad Yusuf
11028 articles published since 01 Mar 2021
11028 articles published since 01 Mar 2021
Ministan harkokin waje na Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya bayyana cewa haɗari ne babban ga ƙasashen Yammacin Afirka idan Amurka ta hana su shiga cikinta.
Rahotanni daga Isra'ila sun nuna cewa yahudawa ƴan ƙasar Isra'ila sun fara guduwa daga gidajensu suna zama a tashoshin jiragen kasa saboda hare-haren Iran.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Cif Femi Fani-Kayode ya nuna damuwarsa kan kalaman barazana da Donal Trump ya yi gameda jagoran addinin Iran.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikƙo Umaru Radda ya samu lambara yabo ta gwamna mafi aiki a shekarar 2025, an yaba masa bisa yadda yake kawo ci gaba.
Gidan talabijin na Iran ya sanar da kai hare-hare karo na 10 a jerin farmakin ramuwar gayya da kasar ke kai wa kan Isra'ila bayan ɓarkewar rikici tsakaninsu.
Hukumomin da ke kula da harkokin sufurin jiragen sama a Indonesia sun canza wa wani jirgin alhazai wurin sauka bayan samun saƙon barazanar bam a ciki.
Hukumomin ƙasar Isra'ila sun tabbatar da cewa an rufe matatar mai sakamakon rokokin da Iran ta sake harbawa yayin da rikicin ƙasashen ke ƙara ƙamari.
Wasu ƴan bindiga sun kai farmaki kauyen Marmara da ke ƙaramar hukumar Malumfashi a jihar Katsina, sun halaka dakarun CWC guda hudu da manoma masu yawa.
Gwamna Bala Mohanmed ya bayyana alhininsa bisa rasuwat iyan Jama'are kuma hakimin Hanifari, Ahmed Nuhu Wabi sakamakon hatsarin mota ranar Lahadi.
Ahmad Yusuf
Samu kari