Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Jimeta - Gwamnan jihar Adamawa ta yanke shawarar hana kai Shanu yankunan kudi saboda toshe yoyon kudaden shiga da kuma ingantashi ta hanyar kaiwa wasu jihohi.
Ikeja, jihar Legas - Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya bayyana cewa Jagoran APC Asiwaju Bola Tinubu ya san matsalolin Najeriya kamar tafin hannunsa.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na jihar Katsina, Muhammad Sani Alu, ya yi fashin baki kan rikicin da ya barke a garin Daura, mahaifar Buhari
Brusesels - Shugaba Muhammadu Buhari ya amsa goron gayyatar da shugaban kasar jamhiruyyar Czech, Milos Zeman, na ziyartar kasar Turan a wannan shekara ta 2022.
Ministan Kwadago, Dr Chris Ngige, ya bayyana cewa zai shirya zama tsakanin manyan masu ruwa da tsaki kan ganin yadda za'a kawo karshen yajin aikin Malaman jami.
Sannanu kuma masu fada a ji na kabilar Igbo, karkashin kungiyar dattawan kabilar Igbo IECF, sun bayyana cewa wajibi ne a baiwa yankin kujeran shugaban kasar Naj
Jami'ar hukumar birnin tarraya Abuja FCTA sun bayyana cewa mabaraciyar da aka kama da kudi N500,000 da $100, Hadiza Ibrahim ba mai laifi bace kamar yadda akayi
Kazaure - Kungiyar Malaman makaratun fasaha a Najeriya (ASUP) ta y kira ga mambobinta su shirya shiga yajin aiki saboda nan ba da dadewa ba za'a iya yin haka.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na Kano ya yi jawabinsa na farko tun bayan nasarar da tsaginsa ta samu a kotun daukaka kara ranar Alhamis, a birnin tarayya Abuja.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari