Jihar Zamfara
Fadar shugaban kasa tace tsokacin da jam'iyyar PDP ta yi game da fasa kai ziyara Zamfara da shugaba Muhammadu Buhari yayi alamar neman rikici ne da rigima.
Mazauna kauyaku tara da ke karkashin Jihar Zamfara sun koka akan yadda ‘yan bindiga suka tura musu wasika suna bukatar makudan kudade a matsayin haraji a hannun
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike da sakon bidiyo da na rediyo ga jama'ar jihar Zamfara bayan ya soke ziyartarsu da ya yi niyya a ranar Alhamis 27 ga wata.
Gwamnan jihar Zamfara ya bayyana martaninsa tun bayan da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ya fasa kai ziyarar jaje jihar. Ya ce Allah ne ya kaddara hakan.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari zai kai ziyara Jihar Zamfara a ranar Alhamis mai zuwa. Gwamna Bello Matawalle ne ya bayyana hakan a wani taron gaggawa da ya
Wasu miyagun 'yan bindiga sun afka wa wasu kauyuka a Jihar Zamfara cikin dare inda suka hallaka a kalla mutane tara sannan suka rabo da dama da gidajensu inda s
An gurfanar da fitaccen dillalin motoci a Gusau, babban birnin Jihar Zamfara da wasu mutane hudu kan zarginsu da halaka wani yaro, tare da cin sassan jikinsu am
Sojoji tare da taimakon 'yan sa kai a daren Asabar sun ceto wani dan siyasa da iyalansa bayan musayar wuta da suka yi da 'yan ta'addan inda aka kashe miyagu.
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar ragargazar ‘yan bindifa a sansanin su da ke Gwashi,karamar hukumar Bukkuyum da wasu bangarori na dajin Anka da ke jihar.
Jihar Zamfara
Samu kari