Jihar Zamfara
Wani Malamin Jami'ar Usmanu Dan Fodio dake Sokoto ya bayyana sunayen yan kasurguman yan bindga da adadin mabiyansu. Malamin ya bayyana hakan ne a littafin da y
Gwamnan Bello Matawalle na jihar Zamfara ya ce gwamnatin sa ta na ci gaba da bincike akan masu hada kai da ‘yan bindiga don kawo cikas ga tsaro a jihar sa, The
Suleiman Gumi, Dan Majalisa mai wakiltar Mazabar Gummi da Bukkuyum a Majalisar Makilai ta Tarayya ya koka akan yadda ‘yan bindiga suka tasa maza da kisa a ‘yan
Yan bindigar dajin Gando a karamar hukumar Bukkuyum, Zamafara sun aika wasika zuwa wasu garuruwa tara inda suka nemi su biya harajinsu ko kuma su kai masu hari.
Wasu mazauna jihar Zamfara sun bayyana rashin jin dadinsu ga yadda 'yan bindiga suka addabi yankinsu. Sun nemi gwamnati ta kawo musu tallafin gaggawa a yankin.
A ranar Lahadi, gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da bude wasu makarantun firamare da sakandaren jihar daga ranar Litinin, 17 ga watan Janairu bayan rufe su.
Mazauna yankin Nahuche da ke karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara a ranar Lahadi sun yi zanga-zanga a Gusau inda suka bukaci hukumomi da su tsananta tsaro.
Wasu miyagu da ake zargin 'yan daban siyasa ne sun lakada wa wani mai sukar Gwamna Bello Matawalle dukan kawo wuka, sun farfashe masa gilasan motarsa a Gusau.
Sanata Shehu Sani ya Yi martani kan yadda Bola Tinubu ya kai ziyarar Zamfara bayan wani hari da Kuma ba tallafin kudade masi yawa ga 'yan Jihar a makon nan.
Jihar Zamfara
Samu kari