Jihar Zamfara
Bello Matawalle, gwamnan jihar Zamfara, ya ce jiharsa ta canza shawararta kan tattaunawa da 'yan bindiga saboda yaudarar gwamnatinsa da suka yi, TheCable tace.
A halin yanzu ‘Yan bindigan da ke aikata ta’asa a jihar Zamfara suna ta tserewa sakamakon matakan tsaro da gwamnati ta dauka da kuma aikin soji da ke gudana.
Rahotanni ya nuna cewa kimanin dalibai 75 da aka sace daga Makarantar Sakandaren Gwamnati ta Kaya, karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara sun samu 'yanci.
Miyagun 'yan bindiga a ranar Asabar sun kai farmaki sansanin sojoji a jihar Zamfara inda suka sheke zakakuran jami'ai 12 a take, jaridar Premium Times ta sanar.
Kungiyar dake fafutukar ganin an yi adalci a harkokin mulki, SERAP, ta bukaci shugaba Buhari, ya dakatarda matakin ɗauke sabis a jihohin Zamfara da Katsina.
Wasu miyagun yan bindiga sun faɗa cikin sansanin sojoji a jihar Neja ba tare da sani ba, inda suka kwashi kashinsu a hannu, sojoji sun ƙashe su da yawan gaske.
Murtala Rufa'i malami ne jami'ar Usmanu Danfodiyo da ke Sokoto, ya ce wani binciken da yayi kan ta'addanci a Zamfara ya bayyana yadda jama'a ke samun kudi daga.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya ce 'yan bindiga sun yi watsi da damar da suka samu ta sulhu a baya, yanzu tsakanin gwamnati da su sai aikawa lahira.
Rufe kasuwanni masu yawa a fadin jihohin arewa maso yamma na Najeriya ya kasance babban kalubale ga 'yan fashin dajin yankin, Daily Trust ta ruwaito cewa hakan.
Jihar Zamfara
Samu kari