Albashin ma'aikata
Mutumin na samun naira miliyan 24 a matsayin albashi duk shekara a nan gida Najeriya, amma sai ya yanke shawarar yin kaura zuwa Turai. Ya hada matarsa da yara.
Gwamnan jihar Ondo ya girgiza lokacin da ya karanta abinda rahoton kwamitinin bincike ya bankaɗo game da yawan ma'aikatan da ake biya albashi duk wata jiharsa.
Jihar Ribas - Malami a Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Kaftin Elechi Amadi da ke Fatakwal, Zoe Tamunotonye, ya koma yaron motar bas don tsira saboda zargin kin.
Mai shari'a Osatohanmwen Obaseki-Osaghae na kotun ma'aikata da ke Abuja ya umurci hukumar tsara rabon kudaden shiga nan take ta fara aiki don yi wa alkalai da w
Za a ji labari wani kamfani a kasar Chile ne aka aikawa ma’aikaci kudin da ya nunka albashinsa sau 268, tuni ma’aikacin ya rubutawa kamfanin takardar murabus.
Tanko Ibrahim Muhammad zai iya samun kudin da sun haura Naira Biliyan 2.5. Baya ga kudin sallama da fansho da Tanko Muhammad zai karba, za a gina masa gida.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya ce a halin da ake ciki na rashin tsaro, rashin samun haraji da kamfanin NNPP gwamnatinsa ba zata iya biyan ma'aikata ba.
A ranar Talata, Kotun Masana’antu ta Tarayya da ke Abuja ta umarci gwamnatin Jihar Taraba da ta biya Jolly Nyame kudin fanshonsa, Premium Times ta ruwaito. Dama
Bederinwa Waheed mai shekaru 33 ya gurfana gaban babbar kotun Majistaren Ado Ekiti bisa zarginsa da ake yi da damfarar wata albashinta na watanni biyar na N-Pow
Albashin ma'aikata
Samu kari