Albashin ma'aikata
Wasu ma'aikatan gwamnati a jihar Cross River sun fara zanga-zagar nuna bacin rai kan rashin biyan su albashi n watan Fabrairu da har yanzu gwamnatin ba ta yi ba.
Kungiyar ASUU ta na barazanar shiga yajin-aikin farko a mulkin Bola Tinubu. Farfesa Emmanuel Osodeke ya nuna cewa ana neman hana su hakkokinsu sai sun daina aiki.
Za a ji labari Minista Nkeiruka Onyejeocha ta hadu da wakilan ma’aikata. Ba a iya cin ma wata matsaya a karshen taron da aka yi na ranar Talata a Abuja ba.
Daga N30, 000, mafi karancin albashi zai iya dawo N1000000. Idan ba a shawo kan hauhawar farashi ba, NLC za ta kawo dogon buri wajen maganar karin albashi.
Ma’aikatan gwamnatin tarayya a ma’aikatu da hukumomi kusan 90 har yanzu ba su samu albashin watan Janairu ba. Ma'aikatan dai tuni suka fara yin korafi akan jinkirin.
Osita Okechukwu ya ce akwai hadari idan aka tashi mafi karancin albashi sosai, ya ce gwamnati tayi hattara, kul ta biyewa NLC wajen laftawa ma’aikata kudi.
Godwin Abumusi, shugaban kungiyar 'yan fansho na Najeriya ya ce za su fita titi su yi zanga-zanga zindir idan har gwamnati ba ta kara fansho mafi karanci ba.
An ji cewa Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da cewa za a biya ma’aikata N10, 000 a rage radadin tsadar fetur. NLC ta ce wannan ya yi kadan a halin da ake ciki.
Ma’aikatan gine-gine sun tafi yajin-aikin kwana 3 daga yau. Kungiyoyi sun ce rayuwa tayi wahala amma an bar su cikin kunci tuni wasu gwamnatoci sun yi karin albashi.
Albashin ma'aikata
Samu kari