Albashin ma'aikata
Gwamnatin jihar Kogi karkashin Gwamna Yahaya Bello ta dakatar da biyan albashin ma'aikata 231 saboda sun ki umarnin gwamnati na sabunta bayanansu.
Gwamnatin Abba a jihar Kano ta fara rabon tallafin kayan abinci da suka hada da shinkafa ga ma'aikatan kananan hukumomi don rage radadin janye tallafin man fetur.
Wani limamin coci, Fasto Anosike ya nemi mabiya cocinsa da su ba shi dukkan albashin su na watan Janairu don neman albarka a 2024. Ya daukar masu alkawari.
Gwamnatin jihar Kano za tayi wa duk wani ma’aikaci karin kudi a albashi. Ma’aikata, ‘yan fansho za su samu karin N20, 000 da N15, 000 daga Disamban 2023.
Babu wata sanarwa daga bangaren gwamnati da ta tabbatar da shirin karin kudin lantarki. Ko akwai niyyar karin kudin, gwamnatin tarayya ba ta amince ba tukun.
Yayin da shekarar 2023 ke bankwana, wasu gwamnoni a Najeriya sun amince da bai wa ma'aikata kyautar N100,000 a jihohinsu domin bukukuwan kirsimeti.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya zama mutum na farko da ya fara biyan albashin wata 13 a shekara ɗaya ga ma'aikatan gwamnati a tarihin jihar.
Gwamnatin tarayya ta gaza biyan ma’aikata albashinsu na watan Disamba kafin bikin Kirsimeti, hakan ya sa sun yi bikin cikin rashin farin ciki da walwala.
Gwamnan jihar Ogun, Prince Dapo Abiodun, ya amince da kyautar kudi na karshen shekara ga ma’aikan gwamnati a jihar a fadin matakai daga N20,000 zuwa N100,000.
Albashin ma'aikata
Samu kari