Amurka
Sabon shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya shaidawa wakilan kasashen Amurka, Birtaniya da na Saudiyya cewa Najeriya ba za ta wargaje ba, za ta.
Kotun tarayya da ke zamanta a Lagos ta tasa keyar wani dan Amurka mai suna Donn Perkins zuwa gidan gyaran hali na Ikoyi bisa zargin shigo da makamai Najeriya.
Shehu Sani ya bayyana dalilin da ya sanya shugaban ƙasar Amurka, Joe Biden, ya turo wakilai domin halartar rantsar shugaban ƙasa mai jiran gado Bola Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma dan takarar LP a zaben shugaban kasan da aka kammala, Peter Obi, ya bukaci Amurka ta kara hakuri gabanin halatta zaben Tinubu.
Wani dan Najeriya mai suna Yemi Mobolade, mazaunin birnin Colorado na kasar Amurka, ya yi nasarar zama magajin garin bayan doke abokin takararsa a zaben da ya
Gwamnatin Amurka ta fitar da bayanai, kan harin da aka kai kan jami'anta a jihar Anambra. Gwamnatin tace babu ɗan ƙasarta ko ɗaya da harin ya ritsa da shi.
'Yan bindiga sun mamayi jami'an ofishin jakandancin Amurka na Najeriya wuta a jihar Anambra. Ƴan bindigan sun bude mu su wuta ne inda suka halaka mutum huɗu.
Gwamnatin Amurka ta ce ta dauki tsauraran matakai yadda za su hana wasu daga cikin ‘yan Najeriya shiga kasar don sun kawo wa dimukradiyya tarnaki kan zabe.
matashin nan dan asalin jahar Kano da ya auri baturiyar kasar Amurka Suleiman Isah ya wallafa hotonsa a shafinsa na Facebook da ke nuni da cewar ya fara aikin
Amurka
Samu kari