Taraba
Wasu miyagun yan bindiga sun kashe mutane 12 a wani harin ɓad da kama da suka kai wata Ruga a ƙaramar hukumar Bali a jihar Taraba, arewa maso gabashin Najeriya.
Mai neman zama shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yace idan ya samu dama zai gayara tare da ɗaga kasar nan zuwa sama.
Manoma guda goma sha hudu sun rasu a hatsarin kwale-kwale kuma ba a ga wasu da dama ba yayin da suke kokarin girbe amfanin gonansu a ambaliyar ruwa ta cinye.
Mazauna sun nuna tsantsar damuwa da fargaba bayan wani abu da ake kyautata zaton Bam ne ya tashi a babban birnin jihar Taraba, Jalingo ranar Lahadi da daddare
Jolly Nyame, tsohon gwamnan jihar Taraba a cikin ranakun karshen mako ya samu tarbar girma daga jama'a bayan ya dawo Taraba bayan rangwame da ya samu a jihar.
Hukumar kididdiga ta Najeriya, NBS, ta bada bayanin yadda farashin kayan abinci suka tashi a watan Yuli a kasar. A cikin rahoton da ta wallafa na wasu zababen
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar jin kai da walwalar al'umma ta fara raba tallafin N20,000 ga mutane masu matsakaicin ƙari sama da 3000 a jihar Taraba
Wasu miyagun yan bindiga sun kaddamar da mummunan harin su kan mazauna garin Bali a jihar Filato ranar Lahadi da daddare, sun kashe aƙalla uku sun sace wasu.
Akalla mutane hudu ne suka mutu a yammacin Lahadin da ta gabata, yayin da wasu ‘yan bindiga kimanin 30 a kan babura suka mamaye kasuwar Jauro Manu da ke karamar
Taraba
Samu kari