Taraba
Hukumar yan sanda ta samu gagarumar nasara inda ta yi ram da wani mutumi da take zargin ya ƙware a haɗa bama-bamai a yankin jihar Taraba ranar Laraba da ta wuce
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya, CAN, reshen Jihar Taraba ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da hukumomin tsaro da abin ya shafa su kama tare da bincikar wasu malam
Tsagerun Ambazonia, wata kungiyar 'yan aware ta kudu maso yammacin kasar Kamaru, ta halaka rayuka akalla 20 a cikin al'ummar karamar hukumar Boki a Cross River.
An bindige daya daga cikin mambobin kwamitin shirya zaben fiddan gwanin jam'iyyar All Progressives Congress a jihar Taraba. Yanzu haka an garzaya da shi asibiti
A ranar Talata, Kotun Masana’antu ta Tarayya da ke Abuja ta umarci gwamnatin Jihar Taraba da ta biya Jolly Nyame kudin fanshonsa, Premium Times ta ruwaito. Dama
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki, ya bayyana cewa rashin sanin makamar shugabanci shine abun da ke haddasa rashin tsaro a fadin kasar.
Yan bindiga sun kashe sojoji shida yayin da suke hanyar su ta zuwa wurin da aka kai hari a Tati, wani ƙauye da ke karamar hukumar Takum, a cewar rundunar Sojoji
A ranar Talata da daddare, wani abu ya fashe a hedkwatar bariki sojoji na 6 da ke babban birnin jihar Taraba, babu wanda ya rasa ransa sanadin fashewar abun.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya shida sun mutu a wani hari da yan bindiga suka kai kauyen Tati da ke karamar hukumar Takum ta jihar Taraba. Sun sace daya.
Taraba
Samu kari