Taraba
Rahoton da muke samu daga Jalingo, babban birnin jihar Taraba na nuna cewa mutane sun shiga tashin hankali bayan wata nakiya ta sake fashewada daren yau Jumu'a.
Sojin saman Najeriya sun samu nasarar fatattakar wasu 'yan bindiga a maboyarsu da ke cikin jihar Taraba. An ce an kama wasu da dama yayin da aka kashe wasu.
Taraba - Adadin wadanda suka mutu a harin Bam din da aka kai gidan mashaya a Iware, karamar hukumar Ardo-Kola ya kai 16, masu idanuwan shaida sun bayyana..
Yanzu muke samun mummunan labarin wani iftila'in da ya faru a jihar Taraba, inda wani bam ya tashi a wani gidan cin abinci. An ce akalla mutane 3 ne suka mutu.
Rahoton da muke samu daga jihar Taraba sun nuna cewa wasu tsagerun yan bindiga sun halaka hakimi a cikin masallaci dake garin Maisamari, ƙaramar hukumar Sardaun
Bali, Taraba - Yan ta'adda masu garkuwa da mutane sun kai hari Masallaci ranar Talata yayinda Musulmai ke bude baki inda suka hallaka akalla mutum uku kai tsaye
A ranar Talata ‘yan bindiga sun kai farmaki masallaci inda suka afka wa wa mutane yayin da suke tsaka da yin buda-baki, wanda ya ja suka halaka mutane uku, Dail
Wasu yan bindiga sun bi tsakar dare har cikin gida sun halaka wani babban dillalin shanu a jihar Taraba, sun sace matarsa da kuma 'ya'yansa guda biyu maza.
A ranar Laraba, wasu masu garkuwa da mutane sun halaka fitaccen mai saida shanu, tare da yin garkuwa da matarsa da ƴaƴansa maza a Jalingo, babban birnin Taraba.
Taraba
Samu kari