Jihar Sokoto
Allah ya yi wa jikar tsohon firimiyan arewa, Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto, Hajiya Hadiza rasuwa. Ta rasu ne a garin Sokoto bayan fama da gajeruwar rashin l
Babban Hafsan Sojojin, Laftanar Janar Faruk Yahaya ya yi kira ga sojoji da su ninka kokarin da suke yi na yaki da 'yan ta'adda, bayan harin da aka kai Sokoto.
Mazauna yankin kasuwar Goronyo da ke jihar Sokoto sun bayyana cewa farmakin da aka kai kasuwar ya kunshi 'yan bindiga daga kungiyoyi daban-daban a jihar Sokoto.
Bayan watanni kadan da Bello Turji, shugaban 'yan bindiga ya bar sansaninsa da ke Zamfara zuwa Sokoto, Halilu Sububu ya bi ayari inda ya koma Gwalama a Sokoto.
Matasa a garin Goronyo da ke karamar hukumar Goronyo a jihar Sokoto sun fito kwansu da kwarkwata a tituna suna zanga-zangar halin rashin tsaro da yankinsu kamar
Akalla mutum 21 ne ’yan bindiga suka harbe har lahira bayan sun kai hari wata kasuwar da ke garin Unguwar Lalle a Karamar Hukumar Sabon Birni ta Jihar Sokoto.
Akalla mutane 11 da liman ne ’yan haramtacciyar kungiyar nan ta sa kai suka kashe a kasuwar kauyen Mammande da ke Karamar Hukumar Gwadabawa a Jihar Sakkwato.
'Yan bindiga sun karbi Naira miliyan 2.2 (N2,200,000) a matsayin kudin fansa amma sun ki sakin mutane 20 da su ka sata. Buzu, na biyu a hatsabibanci daga Bello
Wasu 'yan bindiga da ke jihar Zamfara an gano cewa suna garzayawa yankin Sabon Birni da ke jihar Sokoto don suna tsammanin zuwan dakarun sojin Nijar taimako.
Jihar Sokoto
Samu kari