Jihar Sokoto
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya bayar da labarin yadda jiharsa ke fama da rashin tsaro inda yace mulkinsa na samar da dukkan goyon baya da ya dace.
An kama wani dan haramtaciyyar kungiyar Yan Sakai, Sidiq Kuruwa, saboda fashi da kashe wani bafulatani mai suna Riskuwa Kalamon, a karamar hukumar Tureta a Jiha
Maharan da suka sace mutane tara a kauyen Yar Tsakuwa da ke karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto sun yi kira, sun nemi a biya miliyan N60 a matsayin fansa.
Mahara sun farmaki kauyen Yar Tsakuwa a karamar hukumar Rabah da ke jihar Sokoto, sun yi garkuwa da mutane tara cikinsu harda wani kansila mai ci, Lawali Bello.
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya gana da tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso. Sun gaisa, lamarin da ya jawo cece-kuce a Facebook.
Sarkin Musulmi, Muhammad Abubakar, tare da Gwamna Nasir El-Rufai na Jihar Kaduna, Aminu Tambuwal a Jihar Sokoto tare da Atiku Bagudu na Jihar Kebbi suna cikin m
Magajin Garin Sokoto, Alhaji Hassan Ahmad Danbaba, ya riga mu gidan gaskiya. Daily Trust ta rahoto cewa wani majiya na kusa da iyalansa, Alhaji Buhari Sarrkin T
A yau Asabar 12 ga watan Fabrairu ne Magajin Garin Sokoto, Alhaji Hassan Ahmad Danbaba ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu ne bayan gajeruwar rashin lafiya a gari
Wani kansila ya jawo cece-kuce a shafin Twitter tun bayan da ya mika kyautar tabarmai guda biyu ga jama'ar unguwarsa da yake wakilta. An ce hakan bai yi dadi ba
Jihar Sokoto
Samu kari