Jihar Sokoto
Rahotanni daga jihar Sokoto sun tabbatar da cewa sojojin da dama sun rasa rayukansu yayin da wasu tsagerun yan bindiga suka kai hari barikin sojoji a Sokoto.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, yace gwamnatinsa ba zata hana karatun tsangaya na Almajirai ba, amma zata ɗauki matakin gyara tsarin makarantun.
Wasu fusatattun matasa a yankin Isa, sun kone gidan kwamishinan tsaron jihar Sokoto, Garba Moyi, bisa ƙin halartar taron lalubo hanyar magance matsalar tsaro.
Alkalin babbar kotun majistare na jihar Sakkwato ya yankewa dan mai ba gwamna Aminu Waziri Tambuwal shawara, Hayatu Tafida da wasu biyu daurin shekaru 4 a yari.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya sanar da ce katse hanyoyin sadarwa a ƙananan hukumomi 14 dake faɗin jihar a wani matakin dakile ayyukan yan bindiga.
Sokoto - Rahoton dake hitowa daga jihar Sokoto yanzun, ya bayyana cewa wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon hari wani ƙauye a yankin ƙaramar hukumar Tangaza.
Mazauna a jihar Sokoto sun hallaka wasu 'yan bindiga bayan sun sace mutane biyu sun hallaka su. Bayan kamo 'yan ta'addan, an mika su ga 'yan sanda, amma an kash
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto a ranar Asabar ta tabbatar da halakar rai 1 tare da sac wasu mutane masu yawa sakamakon farmakin da wasu miyagun 'yan bindiga.
Hukumar makarantar FGC Sokoto ta musanta labarin da ya yi ta yawo akan ta rufe makarantar ne saboda matsalar tsaro,Daily Trust ta ruwaito hakan a wata takarda.
Jihar Sokoto
Samu kari