Siyasar Najeriya
A jiya Bisi Akande da Bola Tinubu suka sasanta Ministan cikin gida dake rigima da Gwamnan Osun. Ana sa rai rikicin cikin gidan APC a jihar Osun ya zo karshe.
A jiya mu ke jin cewa EFCC ta bukaci a daga shari’a zuwa 2021 bayan ta gaza kamo Diezani Alison-Madueke. Tun 2015 Alison-Madueke ta bar Najeriya, har yau shiru.
Yau mu ke jin cewa an kai karar tsohon Gwamnan jihar Zamfara, Ahmad Sani Bakura gaban NHRC. Shi kuma Ibrahim Shekarau ya na goyon mulki ya bar Arewa a 2023.
Hajiya Naja’atu Mohammed ta ce ‘Yan Arewa munafukai, matsorata, da barayi ne. Shi kuma Sule Lamido ya ce Buhari ya tashi cikin tsakar dare, ya yi Sallah ya tuba
Tsohon Gwamnan jihar Borno ya ce sun fuskanci ta’adi da hare-hare 2800 a kwana 320. Kashim Shettima ya jero wasu ta’adin Boko Haram daga farkon 2020 zuwa yau.
Sanata Dino Melaye ya gargadi mambobin jam'iyyarsa ta Peoples Democratic Party (PDP) a kan zargin yunkurin da suke yi na kowa jam'iyyar APC mai mulki a kasar.
'Dan majalisar wakilai, Olaifa Jimoh Aermu, ya ce a hada albashi da alawus, babu ‘Dan Majalisar da ke tashi da Miliyan 10 duk wata a kaf 'yan majalisun kasar.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayar da umarnin sakin sabbin manyan motocin sufuri guda 2000 da gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ta samar tun a cikin wat
Cacar baki tsakanin Gwamnan Ebonyi da tsohon Shugaban Majalisa, Anyim Pius Anyimm wanda shi ya musanya zargin da ake masa, ya ce gwamna na neman hallaka shi.
Siyasar Najeriya
Samu kari