Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Poeple's Trust (PT) a zaben 2019, Gbenga Olawepo-Hashim, ya yi gargadin cewa fitar da yankin da dan takara zai fito a zabe
Hon. Zainab Gimba ta ce babu adalci a kason da gwamnatin tarayya ta yi. Ta ce N45bn da aka yi kasafi domin gina abubuwan more rayuwa a yankinsu ya yi kadan.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar All Progressives Congress, APC, na kasa (kudu maso kudu), Hilliard Eta, da yi watsi da dakatar da shi da Kwamitin Zartarwa,
Kwamitin zartarwa na jam'iyyar APC mai mulki a ranar Talata ya janye sharadin takara ga wanda suka shiga ko suke shirin shiga jam'iyyar. Sharadin zai bada damar
Sauke shugabannin Jam’iyya ya sa PDP ta na neman ayi maza a rusa lasisin APC. Jam’iyyar PDP ta yi kira ga hukumar INEC ta soke rajistar da aka yi wa APC a 2013.
Kwamitin zartarwa na jam'iyyar APC (NEC), a ranar Talata, ya sanar da korar tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar mai kula da shiyyar kudu maso kudu, Ntufam Hill
An jefi Hope Uzodinma da zargin cewa ya yi wa Jam’iyya zagon-kasa a zaben kujerar Sanata. Sannan kuma Ma’aikata sun je gaban gidan Gwamnati suna zanga-zanga.
Dave Umahi, tsohon Gwamnan PDP ya tona kan sa da kansa, ya fadi yadda ya yi wa Buhari aiki a boye. Gwamnan yace tun fil azal, idanunsa suna kan gwamnatin sama.
Gwamna Bala Muhammed ya yi nasiha mai ratsa zuciya ga mabiya jam'iyyar PDP a kan kayen da suka sha a zaben cike gurbi da aka yi, ya ce su amshe shi a mutunce.
Siyasar Najeriya
Samu kari