Siyasar Najeriya
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan ya bayyana cewa, bai kamata a ce kotu ke da hakkin tantance zabe ba, ya kamata kuri'ar talakawa ta tantance.
Gwamnan jihar Ribas ya gargadi 'yan siyasa da su daina yiwa talakawa alkawuran karya a yayin yakin neman zabe. Ya ce tuni talakawa sun gane kuma sun gaji da hak
Dattijo dan kasa, Alhaji Tanko Yakasai ya bayyana cewa, 'yan Najeriya sun tafka kuskure da suka zabi shugaba Muhammadu Buhari. Ba zai iya gyara Najeriya ba.
Tsohon ministan yada labarai, Farfesa Jerry Gana da wasu manyan jiga-jigan yan siyasar kasar sun samu karbuwa a jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party.
Rahoto ya nuna cewa rikici na neman kunno kai a cikin jam’iyyar APC reshen Zamfara; kan jita-jitar sauya shekar Gwamna Bello Matawalle gabannin zaben 2023.
Tsohon Ministan Labarai, Farfesa Jerry Gana da magoya bayansa a jiya Laraba, 7 ga watan Afrilu, sun sauya sheka zuwa babbar Jam’iyyar adawar kasar wato PDP.
Kungiyar dattawan arewa ta hannun shugabanta, Ango Abdullahi ta bayyana cewa arewa ba za ta yi amfani da kabila da addini ba wajen zaben shugabanni a 2023.
Majiyoyi daga jam'iyyar APC mai mulki sun nuna cewa tsohon gwamnan Lagas, Bola Tinubu na da goyon bayan gwamnonin arewa 3 gabannin zaben shugaban kasa na 2023.
Gwamnan jihar Kano ya karbi bakuncin Bola Ahmed Tinubu a yau Lahadi a jihar Kano. Gwamna Ganduje ya kuma raka Tinubu zuwa fadar Sarkin Kano don nuna mubaya'a.
Siyasar Najeriya
Samu kari