Siyasar Najeriya
Yayin da rikici ya ki ci yaki cinye a cikin babbar jam'iyyar hamayya PDP, wata kotu a jihar Kebbi, ta soke hukuncin dakatar da Uche Secondus, ta sake maida shi.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Sanata Rochas Okorocha ya yi zargin cewa wasu daga cikin 'yan siyasar nan ne suka jefa kasar a halin da take ciki saboda son zuciya.
Babban malamin coci, Fasto Tunde Bakare, yace ba wani abun damuwa bane idan arewa sun fitar da wanda zai gaji shugaba Buhari a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Yayin da rikicin cikin gida ya kara barkewa a babbar jam'iyyar hamayya ta PDP, jam'iyyar ta sanar da dage taron kwamitin zartarwa da aka shirya gudanarwa yau.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya ba da tabbacin cewa za a karfafa babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party don karbe mulki a 2023.
Duk da kara kusantowar da zaɓen 2023 ke yi, babbar jam'iyyar hamayya PDP na kara tsunduma cikin rikici, Secondus yace dakatarwar kotu shiryayyen labari ne.
Rivers - Rikicin cikin gida a babbar jam'iyyar adawa ta kasar nan PDP ya dake buɗe sabon shafi yayin wata babbar kotu ta dakatar da Secondus daga mukaminsa.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, a ranar Alhamis, 19 ga watan Agusta, yayi kira ga shugabanni da su fara yin garambawul don yin gyara.
Anambra - Shugaban kwamitin yakin neman zaɓen gwamnan Anambra a jam'iyyar APC, Gwamna Uzodinma na jihar Imo, yace babu ko tantama APC zata lashe zaben 2021.
Siyasar Najeriya
Samu kari