Siyasar Najeriya
Abdulmumin Jibrin, ya ce ba matsala bane don Musulmi da Musulmi sun samu tikitin takara yayin da jagoran APC, Asiwaju Bola Tinubu, ke neman takarar kujerar.
Gwamna Kayode Fayemi na jihar Ekiti, ya rantsar da sabbin ciyamomin kananna hukumomi 16 da kuma yankunan da ya kirkira don sama da cigaba 19 a ranar Talata.
Shugaban jam'iyyar APC mai mulkin ƙasar nan reshen jihar Jigawa, Sani Gumel, ya sanar da cewa sun kammala dukkan wasu manyan shirye-shirye na tarban mutum 4,000
Jam'iyyar PDP ta fusata da yadda jam'iyyar APC ke yada jita-jitan cewa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan yana tattaunawa don komawa jam'iyyar APC mai mulki
Dan majalisar Kano mai wakiltan mazabar Tarauni a majalisar wakilai, Hafiz Kawu ya bayyana cewa, Farfesa Yemi Osinbajo ne ya cancanci maye gurbin Buhari a 2023.
Gabanin babban zaben 2023, kungiyar arewa ta 'Grassroots Mobilisers Association of Northern Nigeria', (GMANN) ta nuna goyon bayan ta ga dan kudu maso gabashin N
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 1993, Bashir Tofa, ya tabbatar da cewa rashin mukarrabai nagari ne yasa shugaba Buhari ya kasa cika alkawurran sa.
Wni jigin jam'iyyar APC ya bayyana yadda yake jin dadin ayyukan da Mai Mala Buni na jihar Yobe yake yiwa jam'iyyar APC a yanzu. Ya kuma mika shawarwari kan haka
Alhaji Bashir Tofa, daya daga cikin 'yan takarar zaben shugabancin kasa na 1993, ya rasu kuma an birne shi bayan yi masa jana'iza kamar yadda addini ya tanada.
Siyasar Najeriya
Samu kari