Siyasar Najeriya
Gwamna Nyesome Wike na jihar Ribas ya bayyana matsalar da yake da ita da tsohon mataimakin shugaban kasa, Bukola Saraki da gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal.
Wasu ministocin shugaban kasa Buhari sun bijirewa umurnin jam'iyyar APC na yin murabus daga kujerunsu duk da cewar sun nuna sha'awarsu ta yin takara a 2023.
Ministan shari'a kuma antoni janar na tarayya, Abubakar Malami (SAN) ya gwangwaje sojojin baka da kugiyoyin magoya bayansa da wasu mukarrabansa da motoccin alfa
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa duk wanda yan Najeriya suka kaɗa wa kuri'a kuma INEC ta tabbatar to shi zai miƙa wa mulki a shekarar 2023.
A yau aka ji cewa, Bayan Rotimi Amaechi, Chukwuemeka Nwajiuba da Chris Ngige, Ministan harkokin Neja-Delta zai nemi shiga zaben zama shugaban Najeriya a 2023.
A wnai yanayi mai daukar hankali, Bal Mohammed ya gano hanyar ci gaba da mulki ko ta halin kaka, ya sayi fom din takarar gwamna a asirce a jiharsa ta Bauchi.
Jam’iyyar SDP mai alamar doki ta bukaci kungiyoyin da matasa ke jagoranta a fadin kasar nan da su hada kai kana su shigo jam'iyyar baki dayansu zuwa jam'iyyar.
A yau akwai tsofaffin gwamnoni fiye da 15 da su ke rike da kujera majalisar dattawa. A 2023, akwai Gwamnoni 8 daga PDP da APC da sun fara harin kujerar Sanata.
David Mark, shugaban kwamitin tantance yan takara na jam’iyyar PDP ya bayyana cewa yan takarar da aka soke takararsu sun gaza cika sharuddan da aka gindaya.
Siyasar Najeriya
Samu kari