Siyasar Najeriya
Birnin tarayya Abuja - Babban dogarin marigayi Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya shiga jerin masu neman takara kujerar shugaban kasa a zaben 2023
Aminu Waziri Tambuwal, gwamnan Jihar Sokoto kuma dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP ya yi zargin cewa ‘yan Najeriya su na rayuwa cikin kunci kark
'Dan majalisar dake wakiltar mazabar Bagwai/Shanono a majalisar jiha, Ali Ibrahim Isah Shanono, ya dawo jam'iyyar APC bayan kwanaki da komawa jam'iyyar NNPP.
Gwamna Ganduje, jiga-jigan APC da sauran dumbin masoya sun jure wa ruwan sama, su tarbi jagoran APC na ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, a filin Aminu Kano.
Bayan jeka-ka-dawo da yan siyasa suka yi na sayan Fom din takara karkashin jam'iyya mai ci ta All Progressives Congress (APC), mutum 23 kadai suka cike Fom din.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki, ya bayyana cewa rashin sanin makamar shugabanci shine abun da ke haddasa rashin tsaro a fadin kasar.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya yi zargin cewa jam’iyyar APC ta yi magudi a zaben shugaban kasa na 2019 da ya sha kaye a hannun Buhari.
A halin yanzu dai wani rikici ya sake kunno kai a APCn jihar Kano, yayin da rahotanni ke cewa dan takarar mataimakin gwamna Murtala Sule Garo da Ganduje ya zaba
Kamar yadda suke shirin kammala wa’adi na biyu kan karagar mulki a 2023, wadannan jerin gwamnoni na Najeriya ba za su iya sake neman takarar kujerar gwamna ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari