Siyasar Najeriya
Matar dake takarar shugaban kasa karkashin jam'iyya mai mulki (APC), Uju Ken Ohanenye ta nuna damuwa a kan abun da ta siffanta da gazawar maza wajen mulki.
Hon. Farouk Adamu Aliyu ya fito takarar gwamna a jihar Jigawa. Tsohon ‘dan majalisar ya yi kira ga Gwamna Badaru Abubakar ya yi adalci wajen tsaida ‘dan takara.
Mutane 28 suka cire N100m domin sayen fam din shiga zaben shugaban Najeriya. Wannan ya na nufin APC ta tashi da Naira biliyan 2.8 daga masu neman shugaban kasa.
NNPP ta fitar da mutanen da za su yi mata takara a zaben majalisar dokoki da wakilan tarayya. Baya ga kujerar Gwamna, NNPP za ta nemi kujeru 67 a zaben 2023.
Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari kuma mai tashe musamman a Kano ta amince Abba gida-gida da abokin takararsa a 2019 su rungumi tutarta a babban zaben 2023.
Masoyan jam'iyyar APC a jihar Sokoto, a ranar Laraba, sun yanke shawarar goyon bayan tsarin kato bayan kato a zaben fidda dan takarar gwamnan jam’iyyar a jihar.
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammadu Badari, ya ce da shi da Amaechi uban su ɗaya a siyasa kuma ba zai iya fafatawa da shi a zaɓen fitar da ɗan takara ba a APC.
Jigo a jam'iyyar APC, Osita Okechukwu, ya sanar a ranar Talata cewa yan takara 3000 ne za a tantance a fadin kasar da ke neman samun tikitin takarar majalisar
Za a ji yadda Kwankwaso ya kai wa Ibrahim Shekarau fom din takarar sanata a karkashin jam'iyyar NNPP har gida, a yayin taron komawar shi jam'iyya mai kayan dadi
Siyasar Najeriya
Samu kari