Siyasar Najeriya
Yayin da siyasa ta kankama ta kowane ɓangare a Najeriya domin tunkarar babban zaɓen 2023, a jihar Edo, Jam'iyyar PDP ta rasa ɗaruruwan mambobinta, sun koma APC.
Mai neman kujerar sanatan Kaduna ta tsakiya a babban zaben dake tafe, Muhammad Sani Dattijo, ya bayyana hujjar da yake ganin dole yan arewa su yi APC a 2023.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya ce dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, zai ci zaben shekara mai zuwa ko da goyon bayan kung
Ayo Oyalowo yace Bola Tinubu ya bar Najeriya da nufin ya samu lokacin hutu, yace ba komai ya sa Asiwaju ya tafi kasar Birtaniya ba, illa iyaka ya samu sararawa.
Rabaran Danjuma Byang, mamba daga manyan malaman addinin kirista daga Arewa da suka wakilci tawagar Pentecostal wajen ganawa da dan takarar shugaban kasan APC.
A yayin da ake tunkarar babban zaben shekarar 2023, ana ta karo da dirama a jam'iyyun siyasa daban-daban a Najeriya. Cikin abubuwan da suka rika daukan hankulan
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta amince da cewa ta tura wasu miliyoyi zuwa asusun bankunan mambobin kwamitinta na ayyuka (NWC), amma ta ta musanta ba da kudin.
Mun fahimci cewa Bashir Ahmaad ya je kotu, yana neman Alkali ya ba shi damar takarar majalisar wakilan tarayya a karkashin APC, yana ja da takarar Mahmud Gaya.
Tsohon sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a majalisa ta takwas, Dino Melaye ya ce Najeriya kamar mota ce da bugaggen direba ke tukawa kuma bai san inda take ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari